1Da a ce kai ɗan’uwa ne gare ni,
2Da sai in bi da kai
3Hannunsa na hagu yana a ƙarƙashin kaina,
4’Yan matan Urushalima, ku yi mini alkawari.
5Wace ce wannan da take haurawa daga hamada
6Ka sa ni kamar hatimi a zuciyarka,
7Ruwa da yawa ba zai iya kashe ƙauna ba,
8Muna da ƙanuwa,
9Da a ce ita katanga ce,
10Ni katanga ce
11Solomon ya kasance da gonar inabi a Ba’al-Hamon;
12Amma gonar inabina nawa ne da zan bayar;
13Ke da kike zaune a cikin lambu
14Ka zo, ƙaunataccena,