1Na ga Ubangiji yana tsaye a gaban bagade, ya kuma ce,
2Ko da sun tona rami kamar zurfin kabari,
3Ko da sun ɓuya a bisa Karmel,
4Ko da abokan gābansu sun kore su zuwa zaman bauta,
5Ubangiji, Ubangiji Maɗaukaki,
6shi da ya gina kyakkyawar fadarsa9.6 Ma’anar Ibraniyanci don wannan zance babu tabbas. a cikin sammai
7“Ku ba Isra’ilawa ba ne,
8“Tabbatacce idanun Ubangiji Mai Iko Duka
9“Gama zan ba da umarni,
10Dukan masu zunubi a cikin mutanena
11“A wannan rana zan maido
12domin su mallaki raguwar Edom
13“Ranaku suna zuwa, in ji Ubangiji,
14Zan dawo da waɗanda aka kai zaman bauta9.14 Ko kuwa zan maido da nasarar mutanena Isra’ila.
15Zan dasa Isra’ila a ƙasarsu,