1Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka ya nuna mini. Ubangiji ya nuna mini kwandon nunannun ’ya’yan itace.
2Ya yi tambaya ya ce, “Me ka gani Amos?”
3“A ranan nan,” in ji Ubangiji Mai Iko Duka, “Waƙoƙin a haikali za su koma makoki.8.3 Ko kuwa “mawaƙar haikali za su yi makoki” Za a ga gawawwaki a ko’ina! Shiru!”
4Ku ji wannan, ku da kuke tattake masu bukata
5Kuna cewa,
6mu sayi matalauta da azurfa
7Ubangiji ya rantse da Girman Yaƙub, “Ba zan taɓa mantawa da duk wani abin da suka yi ba.
8“Shin, ƙasar ba za tă yi rawan jiki saboda wannan ba,
9“A wannan rana,” in ji Ubangiji Mai Iko Duka,
10Zan mai da bukukkuwanku na addini su zama makoki
11“Ranakun suna zuwa,” in ji Ubangiji Mai Iko Duka,
12Mutane za su yi ta tangaɗi daga teku zuwa teku
13“A wannan rana
14Waɗanda suka yi rantsuwa da abin kunya8.14 Ko kuwa da Ashima; ko da gunki na Samariya,