We Believe JesusFé, Esperança e Nova Vida

Zabura 22

Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ · hauçá

← Zabura 21 Zabura Zabura 23 →

1Ya Allahna, ya Allahna, don me ka yashe ni?

2Ya Allahna, na yi kuka da rana, amma ba ka amsa ba,

3Duk da haka kana a kursiyi a matsayin Mai Tsarkin nan;

4A gare ka ne kakanninmu suka sa bege;

5Sun yi kuka gare ka suka kuma sami ceto;

6Amma ni dai tsutsa ne ba mutum ba,

7Duk wanda ya gan ni yakan yi mini ba’a;

8“Ya dogara ga Ubangiji;

9Duk da haka ka fitar da ni daga ciki;

10Daga haihuwa an jefa ni a kanka;

11Kada ka yi nesa da ni,

12Bijimai masu yawa sun kewaye ni;

13Zakoki masu ruri suna yayyage abin da suka kama

14An zubar da ni kamar ruwa,

15Ƙarfina ya bushe kamar kasko,

16Karnuka sun kewaye ni;

17Zan iya ƙirga ƙasusuwana;

18Sun raba rigunana a tsakaninsu

19Amma kai, ya Ubangiji, kada ka yi nisa;

20Ka ceci raina daga takobi,

21Ka cece ni daga bakin zakoki;

22Zan furta sunanka ga ’yan’uwana;

23Ku da kuke tsoron Ubangiji, ku yabe shi!

24Gama bai rena ko yă ƙyale

25Daga gare ka yabona yake zuwa cikin babban taro;

26Matalauta za su ci su ƙoshi;

27Dukan iyakokin duniya

28gama mulki na Ubangiji ne

29Dukan attajiran duniya za su yi biki su kuma yi sujada;

30Zuriya masu zuwa za su yi masa hidima;

31Za su yi shelar adalcinsa

← Zabura 21 Zabura Zabura 23 →