1Na tā da idanuna zuwa wajen tuddai,
2Taimakona zai zo daga wurin Ubangiji,
3Ba zai bari ƙafarka tă yi santsi ba,
4tabbatacce, shi da yake tsaron Isra’ila
5Ubangiji yana tsaronka,
6rana ba za tă buge ka cikin yini ba
7Ubangiji zai kiyaye ka daga dukan masifa,
8Ubangiji zai kiyaye shigarka da fitarka