1“Ko za ka iya kama dodon ruwa da ƙugiyar kamar kifi
2Za ka iya sa igiya a cikin hancinta
3Za tă ci gaba da roƙonka ka yi mata jinƙai?
4Za tă yi yarjejjeniya da kai
5Za ka yi wasa da ita kamar yadda za ka yi da tsuntsu?
6’Yan kasuwa za su saye ta
7Ko za ka iya huda fatarta da kibiya
8In ka ɗora hannunka sau ɗaya a kanta
9Duk ƙoƙarin kama ta banza ne;
10Ba wanda ya isa yă tsokane ta.
11Wane ne yake bi na bashi da dole in biya?
12“Ba zan daina magana game da gaɓoɓinta ba
13Wa zai iya tuɓe mata mayafinta?
14Wa zai iya buɗe ƙofofin bakinta?
15An rufe bayanta da jerin garkuwoyi
16Suna kurkusa da juna yadda
17An haɗa su da juna
18Numfashinta yana fitar da wuta;
19Wuta tana fitowa daga bakinta;
20Hayaƙi yana fitowa daga hancinta
21Numfashinta yana sa garwashi yă kama wuta,
22Akwai ƙarfi a cikin wuyanta;
23Namanta yana da kauri a manne da juna;
24Ƙirjinta yana da ƙarfi kamar dutse,
25Sa’ad da ta tashi, manya suna tsorata;
26Takobi ba ta iya yankanta,
27Ƙarfe kamar kara ne a wurinta
28Māsu ba su sa ta tă gudu;
29Kulki a gare ta kamar ciyawa ne,
30Cikinta yana rufe a ɓawo masu ƙarfi,
31Tana sa zurfin kogi yă tafasa kamar tukunya,
32A bayanta ya bar haske
33Ba wani abu kamar ta a duniya,
34Tana rena duk masu girman kai.