1“Wannan ya sa gabana ya fāɗi,
2Ka saurara! Ka saurari rurin muryarsa,
3Ya saki walƙiyarsa, a ƙarƙashin dukan sammai
4Bayan wannan sai ƙarar rurinsa ta biyo;
5Muryar Allah tana tsawatawa a hanyoyi masu ban al’ajabi;
6Yakan ce wa dusar ƙanƙara, ‘Fāɗo a kan duniya,’
7Domin dukan mutanen da ya halitta za su san aikinsa,
8Dabbobi sun ɓoye;
9Guguwa tana fitowa daga inda take,
10Da numfashinsa Allah yana samar da ƙanƙara
11Yana cika gizagizai da lema;
12Bisa ga bishewarsa suke juyawa
13Yana aiko da ruwa domin horon mutane,
14“Ka saurari wannan Ayuba;
15Ko ka san yadda Allah yake iko da gizagizai
16Ko ka san yadda gizagizai suke tsayawa cik a sararin sama,
17Kai mai sa kaya don ka ji ɗumi lokacin da
18ko za ka iya shimfiɗa sararin sama tare da shi
19“Gaya mana abin da ya kamata mu ce masa;
20Ko za a gaya masa cewa ina so in yi magana?
21Yanzu ba wanda zai iya kallon rana,
22Yana fitowa daga arewa da haske na zinariya,
23Maɗaukaki ya fi ƙarfin ganewarmu,
24Saboda haka, mutane suke girmama shi,