We Believe JesusFé, Esperança e Nova Vida

Mahukunta 5

Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ · hauçá

← Mahukunta 4 Mahukunta Mahukunta 6 →

1A wannan rana ce Debora da Barak ɗan Abinowam suka rera wannan waƙa.

2“Sa’ad da ’ya’yan sarki a Isra’ila suka yi jagora,

3“Ya sarakuna, ku ji! Ku saurara, ku masu mulki!

4“Ya Ubangiji, sa’ad da ka bar Seyir,

5Duwatsu suka girgizu a gaban Ubangiji, Wannan na Sinai,

6“A zamanin Shamgar ɗan Anat,

7Rayuwar ƙauye5.7 Ko kuwa Jarumawa a Isra’ila ta daina,

8Sa’ad da suka zaɓi sababbin alloli,

9Zuciyata tana tare da ’ya’yan sarakunan Isra’ila,

10“Ku da kuke hawan fararen jakuna,

11da muryoyin mawaƙa a wuraren ruwaye.

12‘Ki farka, ki farka, Debora!

13“Sa’an nan waɗanda aka bari

14Waɗansu suka zo daga Efraim, waɗanda ainihinsu daga Amalek ne;

15’Ya’yan sarautar Issakar suna tare da Debora;

16Don me kuka tsaya a wutar sansani

17Gileyad ya tsaya gaban Urdun.

18Mutanen Zebulun sun kasai da rayukansu;

19“Sarakuna suka zo, suka yi yaƙi;

20Daga sama taurari suka yi faɗa,

21Kogin Kishon ya kwashe su,

22Sa’an nan kofatan dawakai suka ƙwaƙula,

23Mala’ikan Ubangiji ya ce, ‘Ka la’anci Meroz.’

24“Mafi albarka a ciki mata ta zama Yayel

25Ya nemi ruwa, ta kuwa ta ba shi madara;

26Hannunta ya ɗauki turken tenti,

27A ƙafafunta ya fāɗi,

28“Ta taga mahaifiyar Sisera ta leƙa;

29Mafi hikima cikin ’yan matanta suka amsa mata,

30‘Ba nema suke su raba ganima ba,

31“Ta haka bari dukan abokan gābanka su hallaka, ya Ubangiji!

← Mahukunta 4 Mahukunta Mahukunta 6 →