We Believe JesusFé, Esperança e Nova Vida

Ishaya 5

Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ · hauçá

← Ishaya 4 Ishaya Ishaya 6 →

1Zan rera waƙa wa ƙaunataccena

2Ya haƙa ƙasa ya kuma tsintsince duwatsun

3“Yanzu fa ku mazauna cikin Urushalima da mutanen Yahuda,

4Me kuma ya rage da za a yi wa gonar inabina

5Yanzu zan faɗa muku

6Zan mai da ita kango,

7Gonar inabin Ubangiji Maɗaukaki

8Kaitonku ku waɗanda kuke ƙara wa kanku gidaje

9Ubangiji Maɗaukaki ya furta a kunnuwana,

10Kadada goma na gonar inabi zai ba da garwan ruwan inabi ɗaya kaɗai,

11Kaiton waɗanda suke tashi da sassafe

12Suna kaɗa garaya, da molaye a bukukkuwansu,

13Saboda haka mutanena za su yi zaman bauta

14Saboda haka kabari ya fadada marmarinsa

15Ta haka za a ƙasƙantar da mutum

16Amma Ubangiji Maɗaukaki zai sami ɗaukaka ta wurin aikata gaskiya,

17Sa’an nan tumaki za su yi kiwo kamar yadda suke yi a wurin kiwonsu;

18Kaiton waɗanda suke jan zunubi da igiyar ruɗu,

19waɗanda suke cewa, “Bari Allah yă gaggauta,

20Kaiton waɗanda suke ce da mugunta nagarta

21Kaiton waɗanda suke tsammani suna da hikima

22Kaiton waɗanda suke jarumawa a shan ruwan inabi

23waɗanda suke ƙyale masu laifi don sun ba da cin hanci,

24Saboda haka kamar yadda harshen wuta yakan lashe kara

25Saboda haka fushin Ubangiji ya yi ƙuna a kan mutanensa;

26Ya ɗaga tuta don al’ummai masu nisa,

27Babu ko ɗayansu da ya gaji ko ya yi tuntuɓe,

28Kibiyoyinsu masu tsini ne,

29Rurinsu ya yi kamar na zaki,

30A wannan rana za su yi ta ruri a kansa

← Ishaya 4 Ishaya Ishaya 6 →