1“Ka yi makoki game da sarakunan Isra’ila
2ka ce,
3Ta goyi ɗaya daga cikin kwiyakwiyanta,
4Al’ummai suka ji labarinsa,
5“ ‘Sa’ad da ta ga sa zuciyarta bai cika ba,
6Ya yi ta yawo a cikin zakoki,
7Ya rurrushe kagaransu
8Sai al’ummai suka tayar masa,
9Da ƙugiyoyi suka ja shi cikin keji
10“ ‘Mahaifiyarku kamar kuringa ce a cikin gonar inabi
11Rassanta suka yi ƙarfi,
12Amma aka tumɓuke ta cikin fushi
13Yanzu an shuka ta a hamada,
14Wuta ta fito daga jikin rassanta